Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Akwai Matakan Da Ya Kamata A Dauka Kafin A Koma Baiwa ‘Yan Najeriya Biza Zuwa Dubai - Ministan Harkokin Waje


Akwai Matakan Da Ya Kamata A Dauka Kafin A Koma Baiwa ‘Yan Najeriya Biza Zuwa Dubai - Ministan Harkokin Waje
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:49 0:00

Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar ya ce akwai matakan da ya kamata a dauka kafin gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa ta koma baiwa ‘yan Najeriya takardar izinin shiga kasar.

XS
SM
MD
LG