Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Benin Ta Sake Baiwa Nijar Izinin Soma Dakon Danyen Manta Daga Seme


Benin Ta Sake Baiwa Nijar Izinin Soma Dakon Danyen Manta Daga Seme
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:51 0:00

Ministan Ma’adinan jamhuriyar Benin a yayin wani ganawa da manema labarai yace kasarsa ta amince wa Nijar ta fara loda danyen man kan jirgin farko a matsayin matakin wucin gadi a bisa la’akari da yarjeniyoyin da ke tsakanin kasashen biyu.

XS
SM
MD
LG