Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Mazauna Larabar Abasawa Suka Koka Kan Hari A Kan Masallaci


Yadda Mazauna Larabar Abasawa Suka Koka Kan Hari A Kan Masallaci
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:20 0:00

Wata fashewa a wani masallaci dake kauyen gadan, na karamar hukumar gezawa ta jihar kano ya raunata kimanin mutane 27. Al’amarin ya faru ne da misalin karfe 5 da mintuna 20 na safiya yayin sallar asubahi.

XS
SM
MD
LG