Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Samu Ci Gaba Wajen Kawar Da Matsaloli Tsakanin Manoma Da Makiyaya – Bankin IDB


An Samu Ci Gaba Wajen Kawar Da Matsaloli Tsakanin Manoma Da Makiyaya – Bankin IDB
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:30 0:00

A shekara ta 2022 ne shugaban bankin raya musulinci wato IDB, Dr Muhammad Al-Jasser ya kaddamar da shirin bankin na raya noma da kiwo a jihar Kano da nufin samar da abinci da dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya

XS
SM
MD
LG