Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Nijar Ta Rufe Wuraren Hakar Gwal Mallakin Kasar China


Gwamnatin Nijar Ta Rufe Wuraren Hakar Gwal Mallakin Kasar China
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:33 0:00

Gwamnatin ta dauki wannan matakin ne na rufe wuraren hakar ma’adinan zinare dake arewacin kasar bayan da wasu dabbobi suka mutu sakamakon shan ruwa mai dauke da guba a wurin.

XS
SM
MD
LG