Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ranar Ma'aikata Ta Duniya: Kungiyoyi Da Gwamnatin Nijar Zasu Tattauna Kan Inganta Harkokin Aiki A Kasar


Ranar Ma'aikata Ta Duniya: Kungiyoyi Da Gwamnatin Nijar Zasu Tattauna Kan Inganta Harkokin Aiki A Kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:05 0:00

Kungiyoyin kwadago sun bayyana irin bukatunsu da sukace suna fafutukar ganin gwamnati na samar musu da wata mafita wanda zai dace da halin matsin da ake ciki a yanzu a Nijar.

XS
SM
MD
LG