Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Abin Da Mazaunin Maradi Ke Cewa Dangane Da Dage Takunkumin ECOWAS A Nijar.


Abin Da Mazaunin Maradi Ke Cewa Dangane Da Dage Takunkumin ECOWAS A Nijar.
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:06 0:00

Bayan sanarwar dage takunkumin na ECOWAS, mutane a Nijar sun yi ta murna, inda suke fatan kunci da suka shiga a dalilin takunkumin, zai zo karshe. Yusuf Abdullahi ya aiko mana da wannan rahoto game da abin da wasu ke cewa a Maradi, dake da iyaka da Najeriya.

XS
SM
MD
LG