Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024


Zainab Babaji
Zainab Babaji

Shirin Zamantakewa na wannan mako ya tattauna ne kan tsadar rayuwa da al’ummar Najeriya ke ciki, musamman saboda hauhawar dala, dake da tasiri a harkokin kasuwanci a kasar.

Saurarri cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:02 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG