Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Kamfanonin China Ke Karbewa Na Kasar Zambiya Ayyukan Da Suka Saba Samu


Yadda Kamfanonin China Ke Karbewa Na Kasar Zambiya Ayyukan Da Suka Saba Samu
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:45 0:00

Kamfanonin aikin gine-gine a Zambia sun ce kamfanonin kasar China suna shiga cikin harkokinsu har ma suna karbe ayyukan da suka saba samu. Sun ce irin wannan gogayya ta tilasta wa wasu kamfanonin cikin gida a Zambiyar daina aiki.

XS
SM
MD
LG