Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Issoufou Ya Ayyana Shirin Maka Jakadan Faransa A Kotu


Issoufou Ya Ayyana Shirin Maka Jakadan Faransa A Kotu
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:21 0:00

Tsohon Shugaban kasar Nijar Issoufou Mahamadou ta bakin lauyansa ya musanta zargin da tsohon jakadan Faransa a Nijar ya yi cewa ya na da hannu dumu dumu a juyin mulkin da soja suka yi wa Mohamed Bazoum a ranar 26 ga watan Yulin 2023.

XS
SM
MD
LG