Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gamayyar Kungiyoyin Arewa Ta Kira Taron Gaggawa A Abuja Game Da Matsalar Tsaro


Gamayyar Kungiyoyin Arewa Ta Kira Taron Gaggawa A Abuja Game Da Matsalar Tsaro
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:51 0:00

Shugaban Kwamitin Amintattu na Gamayyar Kungiyoyin Arewa, Alhaji Nastura Ashir Sharrif ne ya bayyana hakan a Wata hira ta musamman da muryar Amurka, a birnin Abuja.

XS
SM
MD
LG