Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnonin Arewa Maso Tsakiyar Najeriya Sun Kudiri Aniyar Hada Karfi Da Karfe Don Dakile Kashe-Kashen Da Ke Afkuwa A Yankin


Gwamnonin Arewa Maso Tsakiyar Najeriya Sun Kudiri Aniyar Hada Karfi Da Karfe Don Dakile Kashe-Kashen Da Ke Afkuwa A Yankin
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:27 0:00

Gwamnonin Arewa Maso Tsakiyar Najeriya, karkashin shugabanta, kuma gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, sun sha alwashin dakile yawan kashe-kashen da ke afkuwa a yankin.

XS
SM
MD
LG