Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yan Nijar Sun Shawarci Shugabannisu Da Su Rage Dogara Akan Kasashen Ketare


Yan Nijar Sun Shawarci Shugabannisu Da Su Rage Dogara Akan Kasashen Ketare
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:00 0:00

Mahalarta wani taron muhawara da Muryar Amurka ta shirya a Yamai babban birnin Nijar, sun shawarci shugabannin kasar da su dauki kwararan matakai domin rage dogaro akan kasashen ketare ta fannin abinci da makamashi.

XS
SM
MD
LG