Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Malam Kabir Adamu Ya Mana Karin Haske Akan Harkokin Tsaro A Najeriya Da Yankin Sahel


Malam Kabir Adamu Ya Mana Karin Haske Akan Harkokin Tsaro A Najeriya Da Yankin Sahel
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:45 0:00

To shin ya ya girman aikin dake gaban sabbin shugabannin hukumomin tsaro? Sannan wadanda aka nada su na da kwarewar da za ta kawo babban sauyi a Najeriyar? Mun tattauna da Malam Kabir Adamu, kwararre kan harkokin tsaro a Najeriya da yankin Sahel.

XS
SM
MD
LG