Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wata 'Yar Gudun Hijira Daga Somaliya Zuwa Amurka Ta Zama 'Yar Majalisa A Jihar Minnesota


Wata 'Yar Gudun Hijira Daga Somaliya Zuwa Amurka Ta Zama 'Yar Majalisa A Jihar Minnesota
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:48 0:00

A shekarar 1991, Hodan Hassan ta yi gudun Hijia daga kasarta Somalia, inda ta nemi mafaka a sansanin 'yan gudun hijira na Dadaab dake Kenya. Ta kuma sake yin hijira daga wannan sansani, a karshe dai Hodan ta samu zuwa Amurka inda a yau, ita ce ‘yar majalisa a jihar Minnesota,

XS
SM
MD
LG