Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Yanda Batun Canjin Kudi A Najeriya Ya Haifar Da Rikicin Cikin Gida A Jam'iyar APC Mai Mulki - Fabrairu 17, 2023


Isa Lawal Ikara
Isa Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan maganar canjin kudi da ya haifar da rikichin cikin gida a Jam'iyyar APC a Najeriya da kuma halin da al'umomin Najeriya ke ciki.

Ga sautin shirin:

please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

XS
SM
MD
LG