Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'YAN KASA DA HUKUMA: Kalubalen Ababen More Rayuwa Da Al’umar Arewacin Najeriya Ke Fuskanta A Kudu, Nuwamba 15, 2022


Mahmud Ibrahim Kwari
Mahmud Ibrahim Kwari

Al’umar wadannan yankuna sun ce za su yi amfani da katunansu na zabe wajen neman mafita, suna masu cewa, duk dan siyasar da ya zo neman kuri’unsu, sai ya musu alkawarin sama musu ababen more rayuwa kafin su zabe shi.

Shirin ‘'Yan Kasa Da Hukuma’ na wannan makon zai haska fitila ne akan kalubalen ababen more rayuwa da al’umar arewacin Najeriya mazauna yankin kudu maso yammacin kasar suke fuskanta.

'YAN KASA DA HUKUMA: Kalubalen Ababen More Rayuwa Da Al’umar Arewacin Najeriya Ke Fuskanta A Kudu - 10'07"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:07 0:00

XS
SM
MD
LG