Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Senegal ruwan sama kamar da bakin kwarya a birnin Dakar, ya yi sanadiya mutuwar mutum 4


VOA60 AFIRKA: A Senegal ruwan sama kamar da bakin kwarya a birnin Dakar, ya yi sanadiya mutuwar mutum 4
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Senegal ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka yi karshen mako a birnin Dakar, ya yi sanadiya mutuwar mutum 4, hakan dai ya sa wasu na sukar gwamnati da rashin daukan mataki.

XS
SM
MD
LG