No media source currently available
Gwamnatin Amurka tace za ta janye dukkan ma’aikatantan diplomasiyyarta a ofishin jakadancinta dake kasar Venezuela. Inda ta jaddada cewa janye ma’aikatan ya zama wajibi ne a sanadin tabarbarewar al’amurra a Venezuela.
Rarraba
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum