Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: A Netherlands, Wasu Alkalai A Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta ICC, Sun Wanke Tsohon Shugaban Ivory Coast, Laurent Gbagbo


VOA60 Duniya: A Netherlands, Wasu Alkalai A Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta ICC, Sun Wanke Tsohon Shugaban Ivory Coast, Laurent Gbagbo
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Netherlands: A Netherlands, Wasu Alkalai a kotun hukunta manyan laifuka ta ICC, sun wanke tsohon shugaban Ivory Coast, Laurent Gbagbo daga zargin aikata laifukan yaki, inda suka nemi da a sake shi ba tare da bata lokaci ba, lamarin da ya sa masu goyon bayansa suke ta murna a birnin Abidjan.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG