Bayan hukumomin kasar Kamaru sun yi gargadin cewa a bana zasu sako ruwa da ga Madatsar ruwan Ladgo da ka iya shafan wasu jihohin Najeria uku, yanzu haka ambaliyar ruwa tuni ta soma barna a wasu sassan jihohin Adamawa da Taraba dake makwabtaka da Kamarun inda har an soma samun asarar rayuka da dukiya.
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jihohin Adamawa Da Taraba
5
Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba
6
Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba
7
Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba
8
Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba
Facebook Forum