No media source currently available
Gwamantin kasar Amurka ta ci alwashin dorawa kasar china alhakin amfani da wutar laser a kusa da sansanin dakarun kasar Amurka dake Djibouti da ya yi sanadiyar yiwa wasu matukan jiragen yakin amurka biyu rauni. Zarginda kasar China ta musanta.
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum