Boko Haram: Godiyar Gwamna Kashim Shettima Na Borno
A wannan hira da gwamnan jihar Borno Kashim Shettima ya yi da Muryar Amurka, ya bayyana irin nasarar da aka samu akan kungiyar Boko Haram tun bayan da gwamnatin shugaba Muhamamd Buhari ta karbi ragamar mulki tare da bayyana irin kalubalen sake gina yankin dake gaban gwamnatin jiha da ta tarayya.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo
Facebook Forum