Shugabannin kasashen Afirka dabam-dabam sun hallara a New Delhi, babban birnin Indiya, domin taron kolin da kasar ta kira da kasashen Afirka.
Hotunan Taron Kolin Kasashen Afirka Da Kasar Indiya A Birnin New Delhi

1
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya a lokacin da ya isa zauren taron kolin

2
Karamin ministan man fetur da gas na Indiya, Dharmendra Pradhan, yana tarbar shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya a lokacin da ya isa zauren taron.

4
Jami'an kasashen Afirka su na daukar hoto tare da masu masaukinsu na Indiya a ranar farko ta taron kolin Indiya da kasashen Afirka a birnin New Delhi.

5
Bakin dake halartar taron kolin na Indiya da kasashen Afirka a New Delhi