ZABEN2015: Hira da Tsohon Shugaban Najeriya Ibrahim Babangida, Fabrairu 10, 2015, Babi na 2
Tsohon Shugaban Najeriya, Ibrahim Babangida yana tattaunawa da wakilin Muryar Amurka Ibrahim Ahmed akan dalilan da suka sa Majalisar Koli ta Kasa taki amincewa da jinkirta zabe. Babangida ya kuma tattauna barazanar dake zuwa daga bangarorin siyasa biyu dangane da makonni shida na jinkirta zabe.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo