Gangamin Kubuto da Daliban Chibok Yau Talata a Abuja - A Hedkwatar Sojojin Najeriya, Mayu 6, 2014
![Zanga-zangar neman a je a kubuto da dalibai mata na Chibok da 'yan Boko Haram suka sace a Abuja, rana ta 7, yau talata 6/5/2014](https://gdb.voanews.com/69a05f1d-ba61-4733-9e1b-d058ca1394a7_w1024_q10_s.jpg)
5
Zanga-zangar neman a je a kubuto da dalibai mata na Chibok da 'yan Boko Haram suka sace a Abuja, rana ta 7, yau talata 6/5/2014
![Manjo-janar Chris Olukolade da Rear Admiral E.O. Ogbor su na jawabi ga masu zanga-zanga yau talata a hedkwatar rundunar sojojin Najeriya a Abuja.](https://gdb.voanews.com/0e9d90e1-5275-4544-97fa-3e8b00c7f4dd_w1024_q10_s.jpg)
6
Manjo-janar Chris Olukolade da Rear Admiral E.O. Ogbor su na jawabi ga masu zanga-zanga yau talata a hedkwatar rundunar sojojin Najeriya a Abuja.
![Manjo-janar Chris Olukolade, 6 ga watan Mayu 2014.](https://gdb.voanews.com/b1b2ffd9-f250-4901-80cb-bdc9428bb2ad_w1024_q10_s.jpg)
7
Manjo-janar Chris Olukolade, 6 ga watan Mayu 2014.
![Jaridun Najeriya a yau talata, dauke da labaran daliban Chibok da aka sace](https://gdb.voanews.com/eb5d0946-7302-4ffd-80b2-ce3e94503755_w1024_q10_s.jpg)
8
Jaridun Najeriya a yau talata, dauke da labaran daliban Chibok da aka sace