Mutane sun mayar da martani bayan kafofin yada labarai sun sanar cewa dan takarar shugabancin Amurka na Democrat Joe Biden ya lashe zaben shugaban kasar Amurka na 2020
Yayin da ake ci gaba da dakon sakamakon zaben shugaban Amurka, jama'a a nahiyar Afirka na ci gaba da bayyana ra'ayoyi mabanbanta kan yadda suke kallon wannan zabe mai cike da tarihi.
Ana ci gaba da kirga kuri'u a jihohin da ke gabar Amurka ta Gabas da duk fadin kasar, bayan da Amurkawa suka yanke shawarar ko za su bai wa shugaban kasa Donald Trump na jam’iyyar Republican wani wa'adin shekaru hudu, ko kuma su mika Fadar White House ga dan takarar jam’iyyar Democrat Joe Biden.
Ana ci gaba da dakon sakamakon zabe na Muhimman Jihohi da 'yan takara a Zaben na Amurka Donald Trump dan Republican, mai neman wa'adi na biyu da Joe Bide na Jam'iyar Democrat, ke zawarcinsu don cin kujerar shugabancin kasa.
Masu zanga zanga sun fito a garuruwa da dama jiya Laraba don kiran da a kammala kirga kuri’un zaben shugaban Amurka.
Da dama daga cikin mafusatan ‘yan Republican magoya bayan Shugaba Donald Trump sun hallara a cibiyoyin kidaya kuri’un a Detroit da Phoenix yayin da aka bada sakamakon zaben a ranar Laraba a manyan jihohin biyu, yayin da dubban masu zanga-zangar magoya bayan shugaban ke neman a dakatar da kidaya
Ga 'yan kasashen Afirka da yawa da ke zaune a Amurka, ‘yancin kada kuri’a wani abu ne mai daraja.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.