Dan Majalisar dake wakiltar Igabi daga Akbar Kaduna a Majalisar Wakilan Tarayya yace hujjar tsaro da aka bayar tana da karfi
Labaran Zaben 2015 Daga Ibrahim Alfa Ahmed
Kwamishinan Zabe a Jihar Gombe, Barrister Kassim Gaidam,yace daga cikin Katunan militant daya da Dubu 147, saura dubu 80 Kawai suka rage ba a karba ba.