CAF ta wallafa sabon jadawalin gasar a shafinta na X a yau Talata, sai dai, bai hada dana karawar Najeriya da kasar Libya ba.
Bayan nasarar da Najeriya ta samo a kan Libya a Juma’ar data gabata, an tsara cewa zasu sake karawa a birnin Benghazin Libya a gobe Talata, a ci gaba da gasar neman cin kofin nahiyar Afirka na 2025.
‘Yan wasan sun yanke shawarar cewa ba zasu buga wasan ba, a yayin da jami’an NFF ke fafutukar samun jirgin da zai maido su gida.
Yamal ya kasance muhimmin dan wasa a nasarar Sifaniya a gasar cin kofin Turai a bana.
Nadal ya samu mutunci a idon duniya tare da zama gwarzon da ake koyi da shi, da kuma yin gogayya da zaratan ‘yan wasan tennis irin su Roger Federer da Novak Djokovic.
Yanzu kocin Super Eagles Augustine Eguavoen zai dogara ne da ‘yan wasa irinsu Victor Boniface, Ademola Lookman, Taiwo Awoniyi da Kelechi Iheanacho don ganin Najeriya ta kai ga gaci.
Kyaftin din na Super Eagles shi ya zura duka kwallayen biyun da Pillars ta ci a wasan wanda aka tashi da ci 2-0.
Hukuncin dakatarwar wasanni uku da aka yi masa a baya an janye shi bayan da United ta daukaka kara.
Duk da Kylian Mbappé ya fito daga benci ya shiga wasan hakan bai hana Lille din mallake maki biyu na wasan ba.
An samu tsohon dan wasan Bercelona da laifin keta dokokin FIFA dangane da “munanan dabi’u na saba ka’idojin yin adalci ga kowa da rashin da’a daga ‘yan wasa ko masu horaswa”.
Ronaldo ya zura wata kwallo da aka soke saboda an ce ya yi satar gida.
Domin Kari