Wasu masu zanga-zangar sun yi ta daga tutar kasar Rasha, lamari da rundunar sojin Najeriya ta bayyana a matsayin laifin cin amanar kasa; Rashi gamsuwa da jawabin shugaba Tinubu; Gwamnatocin jihohi kuma sun kafa dokar hana fita, da wasu rahotanni
A jiya Alhamis kungiyoyin kwadago na Najeriya suka amince da sabon mafi karancin albashi na Naira 70,000 a wata bayan tattaunawa da gwamnatin kasar, lamarin da ya kawo karshen kiki-kakan da aka samu tsawon watanni da kuma barazanar yin yajin aikin.
Sojojin Amurka sun kammala janyewa daga sansaninsu da ke Yamai babban birnin jamhuriyar Nijar, kuma za su fice gaba daya daga kasar ta Agadez kafin cikar wa'adin ranar 15 ga watan Satumba da shugabannin sojan kasar suka sanya, a cewar kasashen biyu ranar Lahadi.
Domin Kari