Nijar za ta fara fitar da gangan danyen mai dubu 90 domin siyarwa a kasuwannin duniya; Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta dauki tsauraran matakan tsaro na tabbatar da zabukan da aka gudanar ranar Asabar sun kammalu lami lafiya, da wasu rahotanni
Yayin da darajar Naira a Najeriya ta yi mummunar faduwa, ‘yan kasuwa na kokawa da tsadar dala, mutanen gari kuma na kokawa da tsadar kayan masarufi, da wasu rahotanni
Kimanin yara miliyan ashirin ne aka kiyasta ba sa zuwa makaranta a Najeriya wani lamari da kwararru suke ta’allakawa akan matsalolin al’adu, da tattalin arziki da kuma rashin makarantu na kwarai da wa su rahotanni
Domin Kari