Kungiyar jaruman fina-finan Hollywood ta cimma matsaya da kamfanonin hada fina-finai a ranar Laraba don kawo karshen yajin aikin da ta yi, wanda ya kawo kusan watanni na rikicin ma’aikata ya kuma kawo cikas ga masana’antar nishadi a tarihi.
Wasu ‘yan bindiga sun bude wuta kan wasu mutane a lokacin da suke barci a wani gari da ke yammacin kasar Kamaru kamar yadda wani jami'in karamar hukumar ya sanar a safiyar ranar Litinin, wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutum akalla 20.
Yayin da darajar Naira a Najeriya ta yi mummunar faduwa, ‘yan kasuwa na kokawa da tsadar dala, mutanen gari kuma na kokawa da tsadar kayan masarufi, da wasu rahotanni
Ya zuwa yanzu hukumomin yankin sun tabbatar da mutuwar mutum 17 yayin da aka ceto mutum 14.
Kimanin yara miliyan ashirin ne aka kiyasta ba sa zuwa makaranta a Najeriya wani lamari da kwararru suke ta’allakawa akan matsalolin al’adu, da tattalin arziki da kuma rashin makarantu na kwarai da wa su rahotanni
Najeriya na shirin rage yawan harajin da gwamnatin tarayya da na jihohi ke karba daga sama da 60 zuwa kasa da 10, shugaban kwamitin sake fasalin harajin ne ya bayyana hakan a ranar Talata.
Domin Kari