Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN MATASA: Yadda 'Yan Bindiga Suka Hana Shiga Gonaki Da Ke Da Nisa, Kashi Na 2 - Agusta 14, 2023


Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Zauren na cigaba da zantawa da matasa a yankin karamar hukumar Danko Wasagu da ke jihar Kebbi da ke da albarkar noma da kiwo.

Matasa da kan so wuni a gona don samun abinci da kudin shiga, na kokawa cewa barayin daji sun addabi yankin da hakan kan kawo karantsaye ga nasarar noman.

Don haka matasan sun bukaci hukumomin da hakki ya rataya a wuyansu, su kawo mu su daukin gaggawa.

Saurari shirin:

ZAUREN MATASA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG