Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN MATASA: Yadda Matasa Za Su Taka Rawa Ta Yadda Za Su Kawo Sauyi Mai Ma’ana A Madafun Iko - Disamba 19, 2023


Nasiru Adamu El Hikaya
Nasiru Adamu El Hikaya

Shirin na wannan bitar ya dauki daya daga shirye-shirye inda matasa su ka tattauna kan rawar da su ke ganin za su iya takawa wajen kawo sauyi mai ma’ana a madafun iko.

A shirin da a ka dauka a zaurukan Abuja, matasan sun ce matukar a ka ba su dama za su kawo ta su dabarar da mulki mai adalci a Najeriya.

Saurari shirin cikin sauti:

please wait

No media source currently available

0:00 0:09:58 0:00

XS
SM
MD
LG