Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN MATASA: Tasirin Hana Shigar Baki Yankin Agadez Na Jamhuriyar Nijar- Afrilu, 18, 2022


Nasiru Adamu El Hikaya
Nasiru Adamu El Hikaya

Wannan shiri na ci gaba da tattaunawa da matasa a yankin Adadez na jamhuriyar Nijar a kan dokar hana baki shiga yankin don dakile kwararar su zuwa tarayyar turai.

Saurari tattaunawar da Hamid Mahmoud ya jagoranta:

please wait

No media source currently available

0:00 0:09:50 0:00

XS
SM
MD
LG