Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAURAN MATASA: Tattaunawa Kan ‘Yan Sara Ruka A Minna Da Ke Jihar Neja, Kashi Na Biyu, Agusta 08, 2022


Nasiru Adamu El-Hiyaka
Nasiru Adamu El-Hiyaka

Cigaba da tattaunawa a zauren matasan da ya zauna a Minna fadar gwamnatin jihar Neja inda matasa su ka tattauna kan illar wasu ajin matasan da kan aikata miyagun laifuka da kan kai ga asarar rayuka da dukiya.

Sabon shirin ya duba yadda wasu iyaye su ke kare ‘ya’yan su, ko da an same su da shiga wannan mummunar dabi’a ta rashin da’a.

Zauren ya ba da shawarar aiki tare tsakanin iyaye da duk hukumomin da su ke ladabtar da matasan ciki kuwa har da malaman makaranta.

ZAURAN MATASA: Tattaunawa Kan ‘Yan Sara Ruka A Minna Da Ke Jihar Neja
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:33 0:00

XS
SM
MD
LG