Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Nasarori Da Kalubalen Da Najeriya Ke Fuskanta Yayin Cika Shekara 25 Na Mulkin Dimokradiyya - Yuni 12, 2024


Zainab Babaji
Zainab Babaji

Shirin Zamantakewa na wannan mako ya duba nasarori da kalubalen da Najeriya ke fuskanta, a daidai lokacin da ta cika shekaru ishirin da biyar na mulkin dimokradiyya ba tare da katsewa ba.

Saurari shirin Zainab Babaji :

ZAMANTAKEWA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:12:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG