Yayin da ake ci gaba da samun masu bayyana kudurinsu na neman shugabancin Najeriya a zaben 2023, gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwa ya bayyana dalilan da ya ce suka sa ya fi sauran masu kudurin tsayawa takara a karkashin jam’iyyar PDP cancanta.
Zaben 2023: Dalilan Da Suka Sa Na Fi Saura Cancanta – Tambuwal
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo