ZABEN2015: Hira da Nick Dazan da INEC, Maris 23, 2015
Hukumar zabe a Najeriya ta ce ko a yau aka ce a gudanar da zabe, ta kammala dukkan shirin da ya kamata na yi. A hirarsu da Ibrahim Alfa Ahmed, mataimakin darektan yada labarai na hukumar ta INEC, Nick Dazan, yace a yanzu haka kayan zabe na jihohi, kuma jibi laraba zasu isa dukkan kananan hukumomi.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya