Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Najeriya Sun Bayyana Ra'ayoyinsu Game Da Sakin Hamza Al-Mustapha


IWata mace tana rike da hotunan Maj. Hamza Al-Mustapha
IWata mace tana rike da hotunan Maj. Hamza Al-Mustapha
Wakilin Sashen Hausa a birnin Kano Mahmud Lawal Kwari ya dauko ra'ayoyin wadansu mazauna birnin Kano dangane hukumcin da kotun koli ta yanke jiya Jumma'a da bada umarnin sakin Majo Hamza Al-Mustapha babban dogari marigayi Sani Abacha wanda wata kotu dake zama a birnin Ikko ta yankewa hukumcin kisa ta wajen ratayewa sakamakon samunshi da tayi da laifin kashe Kudirat Abiola.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:56 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG