Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

YAN KASA DA HUKUMA: Tsokacin Al’uma Kan Cikar Gwamna Umar Namadi Shekara Guda Yana Jan Ragamar Jihar - Yuni 03, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon na jihar Jigawa a Najeriya, inda al’uma ke tofa albarkacin bakin su dangane da cikar gwamna Umar Namadi shekara guda yana jan ragamar jihar.

Saurari shirin Mahmud Kwari:

YAN KASA DA HUKUMA
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:50 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG