Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 13 A Jihar Taraba


‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 13 A Jihar Taraba
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:34 0:00

Wasu ‘yan bindiga da ba’a san su ba sun kashe mutane goma sha uku, chiki harda Jauron Wuro Musa wanda Shine Shugaban masu anguwanni na karamar hukumar Yarro a jihar Taraba.

XS
SM
MD
LG