Mai dakin tsohon gwamnan jihar Kano Hajiya Halima Ibrahim Shekarau ta ce ya kamata garkuwa da kuma kashe Hanifa Abdullahi da aka yi, ya sa hukumomi da daidaikun jama’a, su dauki matakin kare kananan yara, ta wajen yin hukumcin mai tsanani ga masu aikata irin wannan laifin, domin ya zama ishara ga masu tunanin yin haka.
Yadda Mutuwar Hanifa Za Ta Iya Kawo Canji a Cin Zarafin Kananan Yara
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo