Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Waiwaye Akan Wasu Lamura Shekarar 2022 A Najeriya


Waiwaye Akan Wasu Lamura Shekarar 2022 A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:12 0:00

Mun yi waiwaye akan wasu lamura a shekarar 2022 a Najeriya kamar rashin tsaro rikicin Boko Haram wanda aka shafe shekaru ana fama da shi a Arewa maso gabashin kasar matsalar ‘yan fashin daji masu garkuwa da mutane, da sace fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, dama sauran matsaloli da aka samu.

XS
SM
MD
LG