Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Jami'an Kasar Kenya Sunce Yawancin Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Ambaliyar Ruwa A Yammacin Kasar Ya Kai 65


VOA60 DUNIYA: Jami'an Kasar Kenya Sunce Yawancin Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Ambaliyar Ruwa A Yammacin Kasar Ya Kai 65
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Kenya, jami'ai a kasar na cewa yawancin wadanda suka mutu sanadiyyar ambaliyar ruwa a yammacin kasar ya kai 65, yayın da gwaman jihar Pokot wadda ta fi kowane yanki lalacewa ke cewa mutane fiya da dubu 80 ne lamarin ya shafa.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG