Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: Gwamnatin Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Samar Da Zaman Lafiya


VOA60 Duniya: Gwamnatin Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Samar Da Zaman Lafiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta sanya hannu kan yarjejeniyar samar da zaman lafiya da kungiyoyi ‘yan bindiga 14 a jiya Laraba bayan makonnin da aka yi ana tattaunawa.

XS
SM
MD
LG