Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Sudan ta Kudu, gwamnatin kasar ta sanya hannu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya da manyan kungiyoyin 'yan tawaye biyar


VOA60 AFIRKA: A Sudan ta Kudu, gwamnatin kasar ta sanya hannu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya da manyan kungiyoyin 'yan tawaye biyar
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Sudan ta Kudu, gwamnatin kasar ta sanya hannu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya da manyan kungiyoyin 'yan tawaye biyar na kasar a ranar Litinin. An sanya hannu kan yarjejeniyar ne a Juba da ke Sudan ta Kudu.

XS
SM
MD
LG