Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kenya, An kashe Jami’an ma’aikatar tsaron Amurka guda 3


VOA60 AFIRKA: A Kenya, An kashe Jami’an ma’aikatar tsaron Amurka guda 3
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A Kenya, An kashe Jami’an ma’aikatar tsaron Amurka guda 3 yayin da kungiyar ‘yan ta’addan al-Shabab dake Somaliya ta mamaye wani muhimmin sansanin soja da dakarun Amurka dake yaki da yan ta’adda ke amfani da shi a Lamu, kafin wayewar garin jiya Lahadi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG