Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Uku A Cikin Mutane 87 Da Aka Sace A Kaduna Ranar Lahadi Sun Dawo, Yayin Da Jami’an Tsaro Ke Farautar Sauran A Daji


Uku A Cikin Mutane 87 Da Aka Sace A Kaduna Ranar Lahadi Sun Dawo, Yayin Da Jami’an Tsaro Ke Farautar Sauran A Daji
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00

Al’umar garin Kajuru Station sun tabattar wa Muryar Amurka dawowan mutane uku cikin 87 da ‘yan bindiga suka sace a ranar Lahadin da ta gabata.

XS
SM
MD
LG