Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TUBALIN TSARO: Gazawar Gwamnatin Najeriya Wajen Karbo Wadanda Aka Sace Lokacin Harin  Jirgin Kasa A Hanyar Kaduna, Afrilu 16, 2022


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

A cikin shirin Tubali na wannan makon mun duba gazawar gwamnatin Najeriya wajen karbo mutanen da aka sace a lokacin da ‘yan bindiga suka kai hari kan jirgin kasa mai tafiya tsakanin kaduna da Abuja.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

TUBALIN TSARO: Gazawar Gwamnatin Najeriya Wajen Karbo Wadanda Aka Sace Lokacin Harin Jirgin Kasa A Hanyar Kaduna, Afrilu 16, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:55 0:00

XS
SM
MD
LG